Truth and Objectivity
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana rashin jin daɗinsa kan rashin wutar lantar a mafi yawan jihohin Arewa. Kamar yadda ya rubuta a shafinsa na X,…
Gwamnatin jihar Kano tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro sun sanar da Sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a da ababen hawa a fadin jihar daga karfe 12:00 na daren Juma’a zuwa…
An bayyana amana da nutsuwa a matsayin wasu daga cikin manyan abubuwan da suke tabbatar da ingancin taron Maulidi a fadin Duniya. Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano Malam Ibrahim…
Kamfanin Man Fetur na Nigeriya (NNPCL) ya kara farashin man fetir zuwa Naira 1,030 kan kowace lita. An lura da karin a gidajen man NNPCL da ke Abuja a safiyar…
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara a ranar Lahadi a yau Lahadi ya rantsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi 23 da aka zaba. Rantsuwar wacce aka gudanar a zauren majalisar zartarwa…
Gwamnatin jihar Kano ta ce dole ne kowacce ma’aikata ko hukuma ta tabbatar da tsaftar muhallin ta musamman bandakuna domin Inganta lafiyar alumma. Kwamishinan Muhalli na jihar Kano Alhaji Nasiru…
Jam’iyar PRP ta ce ta fara aikin Sabunta rejista da kuma yin sabbi ‘yan Jam’iyar a ranar Talata 17 ga Satumbar 2024. Sakataren Jam’iyar Alhaji Musa Maigari ne ya bayyana…
Adadin wadanda suka mutu sakamakon barkewar cutar amai da gudawa a Sudan ya kai 348 a cewar ma’aikatar lafiyar kasar. Barkewar cutar ta shafi jihohi tara, inda sama da mutane…
DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Al’ummar unguwar Dan-dishe dake yankin Karamar hukumar Ungogo sun roki gwamnatin jihar Kano ta kawo musu dauki Sakamakon barazana da hanyar yankin ta…
Majalisar Dinkin Duniya da Amurka da Kungiyar Kasashen Turai EU da Kungiyar Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma, ECOWAS sun yi Allah-wadai da abin da ke faruwa a Jamhuriyar…