Truth and Objectivity
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano ta ce kafin karshen shekarar nan da muke ciki al’ummar jihar da na duniya zasu ga yadda taswirar zata canza ya zuwa…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo karkashin jam’iyar NNPP Mai alamar kayan marmari Alhaji Janaidu Rabi’u Dan-oga ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Shugaban kwamitin karta kwana na kwashe sharar jihar Kano Ambassador Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya Sha alwashin cigaba da sadaukar kan sa wajen ganin jihar…
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya (OIC) na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za a ɗauka kan ƙona Al’qur’ani…
Tsohon dan wasan tsakiya Arsenal, Barcelona da Chelsea Cesc Fabregas ya sanar da yin ritaya daga kwallon kafa. Dan wasan mai shekara 36 ya sanar da yin ritayarsa ne a…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano ta ce kwashe sharar dake jibge akan tirin gidan sarkin Kano daura da gidan Dan masani dab da Kofar shiga Makarantar SAS…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO Dan takarar shugabancin majalisar karamar Hukumar Ungogo Shafi’u Hussaini Kura ya taya jagoran jam’iyar NNPP na Kasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Kano Injiniya…
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Nijeriya (NAFDAC) ta gargadi ‘yan kasar nan da su yi taka tsantsan wajen shan wani gurbataccen lemon kwalba na Sprite mai yawan…
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Umar Haruna Doguw ya bada tabbacin farfado da Ilimi a jihar ya na Mai cewa duk wani maaikaci da ba zai bada gudun mowa ba…
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sake kwashe ‘yan ƙasar ta 126 daga kasar Sudan sakamakon rikicin da ake yi a ƙasar tsakanin sojoji da runduna ta musammai yaki da Kwantar da…