• Tue. Jul 28th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Dole Kowacce Ma’aikata Ta Tabbatar Da Tsaftar Bandakunan Ta — Gwamnatin Kano

Gwamnatin jihar Kano ta ce dole ne kowacce ma’aikata ko hukuma ta tabbatar da tsaftar muhallin ta musamman bandakuna domin Inganta lafiyar alumma. Kwamishinan Muhalli na jihar Kano Alhaji Nasiru…

PRP Ta Fara Rejistar Sabbi Da Sabunta Katin Zama Dan Jam’iya a Kano

Jam’iyar PRP ta ce ta fara aikin Sabunta rejista da kuma yin sabbi ‘yan Jam’iyar a ranar Talata 17 ga Satumbar 2024. Sakataren Jam’iyar Alhaji Musa Maigari ne ya bayyana…

Mutane Sama Da 340 Sun Kamu Da Cutar Kwalara a Sudan

Adadin wadanda suka mutu sakamakon barkewar cutar amai da gudawa a Sudan ya kai 348 a cewar ma’aikatar lafiyar kasar. Barkewar cutar ta shafi jihohi tara, inda sama da mutane…

Kano: Hanyarmu Ta Zama Barazana Ga Rayuwarmu — Al’ummar Dan-dishe

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Al’ummar unguwar Dan-dishe dake yankin Karamar hukumar Ungogo sun roki gwamnatin jihar Kano ta kawo musu dauki Sakamakon barazana da hanyar yankin ta…

DA DUMI-DUMI: Yunkurin Juyin Mulkin Nijar; An Fara zanga-zangar Goyon Bayan Bazoum, An tarwatsa masu zanga-zangar

Majalisar Dinkin Duniya da Amurka da Kungiyar Kasashen Turai EU da Kungiyar Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma, ECOWAS sun yi Allah-wadai da abin da ke faruwa a Jamhuriyar…

Wata Mata ta Yanke Gaban Mijin ta a Daren Farko a Katsina

Wata mata mai suna Nana yar kimanin shekaru 17 ta sa reza ta yanke mazakutar mijinta a daren farko da ya tare bayan ya aure ta a kauyen ‘Yar Kasuwa…

Nan Da Mako Guda Zamu Kammala Kwashe Dukkan Sharar Da Aka Sake Tarawa — Dan Zago

Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano Ambassada Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya ce nan da mako guda al’ummar jihar nan zasu shaida yadda hukumar sa zata…

Binciki Masu Daukar Bidiyon A. A. Rufa’I, Wani Lauya Ya Bukaci Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

Wani lauya Mai zaman a jihar Kano dake rajin kare hakkin Dan Adam Barista Badamasi Suleiman Gandu, rubuta takardar korafi ga Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano inda ya bukaci Rundunar…

Yadda Aka Fara Zanga-Zangar Karin Farashin Man Fetur a Edo

Ƙungiyoyin farar hula a jihar Edo sun hau kan titunan Benin, babban birnin jihar, domin nuna adawa da karin farashin man fetur da aka yi a baya-bayan nan. Masu zanga-zangar…

Lawan Kolo Ya Bada Gudun Mowar Hada Kan Malamai Don Zabon APC a Zaben 2023 — Dr. Suleiman

DAGA: KAMAL UMAR An bayyana Alhaji Lawal Kolo Geidam a matsayin cikakken Dan kishin kasa Wanda Kuma ya sadaukar da lafiyarsa da lokacin sa wajen wajen zagaye dukkanin jihohin dake…