• Mon. Sep 7th, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Sarkin Gumel Ahmed Sani II Ya Rasu

BySani Magaji Garko

Sep 3, 2026

Sarkin Gumel da ke Jihar Jigawa, Alhaji Ahmed Muhammad Sani na Biyu, ya rasu

A cewar majiyoyin fada, Mai martaba Sarkin ya rasu a birnin Alkahira na kasar Masar, inda ya je domin duba lafiyat sa.

An haife shi a ranar 12 ga Disamba, 1942, marigayi Ahmed Muhammad Sani shine Sarkin Gumel na 16 ya rasu yana da shekaru 84.

Ya kasance daya daga cikin sarakunan gargajiya mafi dadewa a Arewacin Najeriya kuma mafi girmamawa.

Ya hau karagar mulki a ranar 16 ga Disamba, 1980, bayan rasuwar mahaifinsa.

Ya yi mulki na sama da shekaru 45.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *