Truth and Objectivity
DAGA: IBRAHIM ABUBAKAR DISO Shugaban Hukumar Jindadin Alhazai ta jihar Kano Alhaji Laminu Rabi’u Dan-Baffa ya bayyana takaicin yadda tsohon Shugaban Hukumar ya Siyarwa Maniyata kujeru fiye da wadanda aka…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, KANO. Dan takarar Shugaban karamar hukumar Ungogo Honarabil Shafi’u Hussaini Kura ya taya gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf Murnar rantsar da shi da akayi tare…
Kungiyar tsaro ta Mafarauta ta kasa ta ce bawa Kungiyoyin Sa Kai Dama a tabbatar da tsaron unguwanni da yankuna na kwaryar birnin Kano da Kewaye ne zai kawo karshen…
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar Karota ta ware jami’anta guda dubu daya (1,000) da za su kula da zirga-zirga ababen hawa a ranar rantsar da Sabon Gwamnan…
Ma’aikatar Muhalli ta Jihar Kano ta umurci shugabannin kananan masana’antu da na kasuwar Sharada da ke karamar hukumar Birnin Kano da Kewaye da su yashe magudanan ruwa gaba daya domin…
Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi Mai zurfi na jihar Kano Dahiru Adda’u ya bayyana kwamishinar Ma’aikatar Mai barin-gado Dakta Mariya Mahmud Bunkure a matsayin Kwararriya a fannin samar da hanyoyin bunkasa…
Hukumar zaɓe a kasar Turkiyya ta sanar da zuwa zagaye na biyu a zaɓen shugaban ƙasar bayan da Mista Erdorgan ya gaza samun kashi 50 na ƙuri`un da za su…
Hukumar kula da aikin Hajji ta Nigeria (NAHCON) ta tabbatar da cewa yaƙin da ake yi a kasar Sudan zai shafi jigilar mahajjatan ƙasar na bana yana mai cewa yakin…
Akalla mutane shida (6) ne suka mutu samakakon wata zaizayar kasa a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo. Rahotanni sun bayyana cewa wasu kuma mutane sama da dari (100) suka maƙale a…
Kungiyar masu fataucin shanu da Dabbobi ta kasa ta bayyana cewa, ta bijiro da shirye-shirye domin inganta harkokin ya’yanta na gudanar da safarar shanu da Dabbobi zuwa kudancin kasar nan.…