Truth and Objectivity
Rundunar jami’an tsaron gabar ruwa ta kasar Amurka, ta ce an gano ragowar tarkacen karamin jirgin ruwan nan na Titan da ya yi nutse zuwa karkashin teku, wanda binciken kwararru…
DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Wani Dattijo Mai shekaru 60 da haihuwa Muhammad Musa ya kasance daga cikin daliban da sukayi saukar Alqur’ani Mai girma a Unguwar Mai aduwa cikin…
Akalla mutane 36 ne suka mutu a wasu tashe-tashen hankula a jihar Puntland da kuma yankin Lower Shabellebiyu da ke ƙasar Somalia. Likitoci sun ce aƙalla mutane 26 ne suka…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Kwamitin karta kwana na kwashe sharar jihar Kano yace ya zuwa yanzu ya kwashe kimanin kaso casa’in (90) cikin (100) na sharar da aka jibge…
DAGA: IBRAHIM AMINU RIMIN-KEBE, KANO Dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomun Minjibir da Ungogo a majalisar wakilai ta kasa Alhaji Sani Adamu Wakili ya biya wa daliban kananan hukumomun…
‘Yan sanda a kasar Angola sun yi amfani da hayaƙi mai sa hawaye wajen tarwatsa gungun mutanen da suka fito suna zanga-zanga kan karin farashin man fetur a ƙasar. Dubban…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, Kano. Kwamitin da Gwamnatin jihar Kano ta kasa domin kwashe Tilin sharar da aka tara a gurare daban-daban a cikin kwaryar birnin Kano ya ce ya…
DAGA: ZAHARADEEN SALEH, KANO Mai martaba Sarkin Bichi a jihar Kano dake arewacin Nigeria Alhaji Nasiru Ado Bayero ya ce masarautar Bichi zata dauki dukkan matakan da suka da ce…
DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Kungiyar Marubuta labarin Wasanni ta kasa reshen jihar Kano ta shirya gasar Wasanni tsakanin kungiyoyi daban-daban a jihar da nufin tabbatar da zaman lafiya tsakanin…
Jagoran jam’iyar NNPP kuma dan takarar Shugaban kasa a zaben da ya gabata Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf da ma dukkan yan takarar shugabancin…