• Sat. Jul 26th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Kamfanonin Aikin Hajji, Umara Na Fuskantar Karancin Kudi — Faisal Sani

DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugaban kamfanin alkorash travel Agency ya koka dangane da yadda masu sana’ar hada hadar fitar da miniyyata aikin hajji da umara suke fuskatar kalubale saboda…

Ana Shirin Binne Dan Wasan Ghana Chiristian Atsu

Ɗaruruwan mutane, ciki har da shugaban ƙasar Ghana Nana Akufo Ado suka yi bankwana da gawar Christian Atsu, wanda ya mutu a girgizar ƙasa da ta afku a Turkiyya a…

Infantino Ya Sake Lashe Zaben Shugabancin FIFA

A Alhamis din nan ne aka sake zaben Gianni Infantino a matsayin shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya FIFA, inda zai ci gaba da jagorantar ta har nan da shekarar…

RAHOTO: IPOB ce ta 10 a Jerin Ƙungiyoyin Ta’addanci a Duniya

Haramtacciyar ƙungiyar dake rajin kafa kasar Biafra, (IPOB) da ke kudancin Najeriya ta zama ta goma a cikin ƙungiyoyin da suka fi aikata ta’addanci a duniya a shekarar 2022. Wata…

LABARI CIKIN HOTUNA: Gobara Ta Cinye Babban Asibiti a Bebeji

Wata gobara da har yanzu ake cigaba da binciken asalin tashin ta, ta yi sanadiyar konewar dukkan babban Asibitin garin Tiga (Tiga General Hospital) da ke Karamar hukumar Bebeji ta…

Jam’iyar NNPP Kawai Na Ce a Zaba — Kawu Sumaila

Zababben sanatan Kano ta Kudu, Honarabil Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya bayyana cewar ba gaskiya ba ne jita-jitar da ke yawo cewar yana marawa wata jam’iyya baya a zaben gwamna…

Juventus ta Dakatar da Pogba Saboda Rashin Da’a

Kungiyar kwallon kafata ta Juventus ta yi wasa ba tare da dan wasan tsakiyarta Paul Pogba ba, a nasarar da ta samu a kan Freighburg a zagayen kungiyoyi 16 na…

Xi Jinping na China Zai ci Gaba da Mulki a Wa’adi na 3

Shugaban kasar China Xi Jinping ya samu damar ci gaba da mulki a wa’adi na 3 a Juma’ar nan, abin da ya sa ya zama shugaba mafi karfin iko a…

Ku Kaucewa Shiga Bangar Siyasa Don Tsira Da Mutunci — Mustapha Abubakar

BY: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugabancin kungiyar matasan yan kasuwar unguwar Gama Gidan kara ya shawarci matasan jihar Kano, musamman na yankin gama da su kaucewa shiga bangar siyasa a…

Wasu Mutane Na Shirin Tayar Da Hankali A Lokacin Zaben Gwamnoni — DSS

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ce akwai shirin da wasu mutane ke yi na tayar da hankali a wasu sassan Nigeria a zaɓen gwamnoni da ke tafe. A…