Truth and Objectivity
Hukumar Zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta dage fara Karbar Sakamakon Zaben Shugaban Kasar Nigeria da aka gudanar a Asabar din nan zuwa Gobe Litinin. Shugaban hukumar Farfesa…
Hukumar tsaro ta Mafarauta ta kasa (NFSS)ta bayyana Jindadin ta kan yadda hukumar zabe Mai zaman kanta ta kasa INEC ta amince a bawa kungiyar damar Bada gudun mowa domin…
Ma’aikatar Muhalli ta jihar Kano ta ce zata tabbatar da an Kwashe Dukkan Sharar da aka tara a Yankin Malafa da ke Unguwar Kofar Wambai cikin Karamar hukumar Birnin Kano…
Kungiyar Tarayyar Afirka ta ce ta gamsu da shirin gwamnatin Nigeria na gudanar da sahihin zabe da zai zama karbabbe ga kowa. Wakilin kungiyar kuma tsohon shugaban ƙasar Kenya, Uhuru…
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci al’umma da su zauna lafiya a lokutan babban zabe na kasa da za’a gudanar a gobe Asabar. Mai Martaba Sarkin…
Daga: Ibrahim Sani Gama Kungiyar dake kula da gidaje da gine ginen kasuwar kantin kwari, ta gudanar da saukar karatun Alkur’ani mai-girma domin neman samun shugabanni nagari da samun saukin…
Shugaban Nigeria Muhammadu Buhari ya jagoranci taron majalisar tsaro ta ƙasa a babban birnin tarayyaar Najeriya Abuja a yau Laraba. BBC Hausa ta rawaito cewa an tattauna kan batutuwa da…
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Joan Laporta ya ce ba zai ajiye aikin shugabancin kungiyar ba, domin abin da Javier Tebas, shugaban hukumar shirya kwallon kafa ta kasar Sifaniya…
Kungiyar Matasan jam’iyar PDP a jihar Kano da ke arewa maso yammacin Nigeria sun sauya sheka daga jam’iyar PDP Mai hamayya zuwa jam’iyar APC Mai mulkin Kano da Nigeria Baki…
Gwamnatin jihar kano ta musanta zargin da wata kafar yada labarai ta yi cewa wata Mai dauke da juna biyu Shema’u Sani ta rasu a asibitin Koyarwa na Nassarawa saboda…