Truth and Objectivity
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya sake samun nasarar komawa wa’adi na biyu na mulkin jihar, bayan nasarar da ya samu a zaɓen gwamna da aka gudanar a…
DAGA: NAZIFI BALA DUKAWA, KANO Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke mutane 161 dauke da makamai, wadanda ake zargi da yunkurin kawo hautsini a lokutan da ake…
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta karbi sakamakon zaɓen gwamna daga ƙananan hukumomin 20 cikin 27 na jihar Jigawa. Sakamakon da hukumar ta karɓa kawo yanzu ya…
Murtala Muhammad Kadage, Dan takarar majalisar jiha na jam’iyar NNPP ya lashe zaben Dan Majalisar dokokin jihar Kano Mai wakiltar Karamar hukumar Garko dake Kano, Nigeria. Babban Baturen zaben yankin…
Jam’iyyar NNPP ce ta lashe kujerar Majalisar dokokin jihar Kano ta karamar hukumar Rano Kuma ta samu Rinjaye a Sakamakon Zaben Gwamna da akai jiya Asabar. Jami’in tattara Sakamakon da…
DAGA: ABDULMAJID HABIB ISA TUKUNTAWA, KANO Tashin hankali baya haifar da da mai ido, sai kawo koma baya ga al’umma da sanadiyar rasa rayukan al’umma wanda hakan bai da ce…
DAGA: IBRAHIM SANI GAMA, KANO Shugaban kamfanin alkorash travel Agency ya koka dangane da yadda masu sana’ar hada hadar fitar da miniyyata aikin hajji da umara suke fuskatar kalubale saboda…
Ɗaruruwan mutane, ciki har da shugaban ƙasar Ghana Nana Akufo Ado suka yi bankwana da gawar Christian Atsu, wanda ya mutu a girgizar ƙasa da ta afku a Turkiyya a…
A Alhamis din nan ne aka sake zaben Gianni Infantino a matsayin shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya FIFA, inda zai ci gaba da jagorantar ta har nan da shekarar…
Haramtacciyar ƙungiyar dake rajin kafa kasar Biafra, (IPOB) da ke kudancin Najeriya ta zama ta goma a cikin ƙungiyoyin da suka fi aikata ta’addanci a duniya a shekarar 2022. Wata…