Truth and Objectivity
Hukumar kula da madatsun ruwa ta Najeriya wato “Nigeria Hydrological Services Agency (NiHSA)” ta yi gargaɗin cewa aƙalla jihohin arewacin Najeriya guda 18 ne ke fuskantar barazanar ambaliya a mako…
DAGA: YAHAYA SADISU ALKASIM, ASABA Hukumar wasannin ta kasa ta tabbatar da cewa ‘Yan wasa da masu horar da su 6,382 zasu halarci gasar ajin matasa ta kasa karo ta…
DAGA: SHU’AIBU SANI BAGWAI, KANO Daruruwan magoya bayan Jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya a Karamar Hukumar Bagwai sun roki gwamna Alh. Abba Kabir Yusuf da kuma Shugaban Jam’iyyar na Jiha, Alh. Hashimu…
Jam’iyyar APC mai ta nemi hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar tare da soke zaɓen cike gurbi da ke gudana yanzu haka a jihar Kano saboda…
Al’umma garin Kandawa dake karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun bukaci gwamnatin jihar data kai musu dauki domin gyaran hanyar shiga garin wacce ta lalace. Wani dan asalin yankin…
Hukumar Zakka ta Hubusi ta Jihar Kano hadin gwiwa da hukumar Shara’a da majalisar Malamai da ta Limaman Juma’a da kuma kungiyar ma’aikatan Zakka da Wakafi ta kasa sun amince…
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban karamar hukumar Rano Muhammad Naziru Ya’u daga kujerar sa, na tsawon watanni uku, sakamakon korafin da Kansiloli 9 daga cikin 10 na…
Kasar China ta bada da umarnin dakatar da siyan na’urar nadar bayanai wato “Chips wacce kamfanin “Nvidia” yake samarwa. China ta dauki matakin ne a cewar mahukata don fargabar tsaro…
Fitaccen tsohon jami’in Sojan Nigeriya Kanal Daudu Suleiman ya rasu. Umar Daudu Suleiman, Daya daga cikin ‘ya’yan Marigayin ne ya tabbatar da rasuwar mahaifi nasu. Kanal daudu Sulaiman tsohon Sojan…
DAGA: ZULAIHAT AHMED UBA, KANO Bawa dalibai tallafi a bangaren karatunsu a lokacin da suke karatu Yana Kara musu kaimi da kwarin guiwa wajen mayar da hankali a kan karatun…