Truth and Objectivity
Kwararren Lauya kuma Dan Siyasa Barista Salisu Salisu Umar ya ce Sanatan Kano ta Arewa Barau Jibrin yana bakin ciki da kyashin ganin an farfado da kamfanonin da suka durkushe…
DAGA: SENATOR IROEGBU Ziyarar da Laftanar Janar Emmanuel Charpy, kwamandan runduna ta musamman ta kasar Faransa wato (École Spéciale Militaire de Saint-Cyr (ESM) ta Faransa, ya kai Kwalejin Horar da…
Wani jigo a kungiyar Kwankwasiyya kuma tsohon mai baiwa gwamnan Kano shawara Alhaji Mustapha Hamza Buhari Bakwana ya bayyana tsohon gwamnan jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwakwaso a matsayin jagora…
A kokarinta na yaki da cutar Tamowa wacce ke baraza ga lafiyar Mata da kananan yara musamman a yankunan karkara, kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa…
DAG: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Masu fama da lalurar Tabin hankali suna bukatar kulawa da ta dace domin inganta rayuwarsu, hakan yasa Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 9 ga…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta tallafawa mata masu Juna biyu da kananan yara sama da 600 da abinci mai gina jiki don yaki da cutar yunwa…
DAGA: NURA GARBA JIBRIN, KANO Kungiyar ‘yan Kasuwa da masu safarar Ridi ta kasa reshen Jihar Kano ta bayyana cewa matsalar tsaro na barazanar kawo ƙarshen Noman Ridi a Arewacin…
DAGA: BUHARI ALI ABDULLAHI, KANO Kungiyar Rasulul A’azam Foundation (RAAF), wacce ta ƙunshi mabiya Ahlul Baiti na gidan Manzon Allah (S.A.W.) a Kano, ta kai ziyara ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar…
Kungiyar tallafawa Marayu da masu karamin karfi CSADI ta rabawa mata masu Juna biyu da kananan Yara su 400 da garin Bul-Bul wanda ya kasance abinci mai gina jiki da…
Ban cika son tsoma baki na a kan komai ba amma zan yi magana a kan batun Malam Lawan Triumph saboda al’amari ne da ya shafi Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam.…