• Wed. Jun 18th, 2025

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labarai

Labarai

  • Home
  • KANO: Mutane Uku Sun Mutu, An Kone Motar Yan sanda a Rigima Tsakanin Jami’an Tsaro Da Direban Babbar Mota a Wudil

KANO: Mutane Uku Sun Mutu, An Kone Motar Yan sanda a Rigima Tsakanin Jami’an Tsaro Da Direban Babbar Mota a Wudil

Akalla mutane Uku ne ciki harda Dan sanda guda daya ake zargin sun rasa rayuwakansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin jam’an yan sanda da al’umma a yankin…

KANO: Gidauniyar Zainab Suleiman Ta Fara Gina Cibiyar Koyar Da Sana’o’i Kyauta Ga Marassa Karfi a Danbatta

Gidauniyar Hajiya Zainab Ahmed Suleiman ta fara aikin gina cibiyar koyar karatu da sana’o’i Kyauta ga marayu da masu karamin karfi a Kauyen Ruwantsa dake mazabar Kore cikin yankin karamar…

Gwamnatin Kano Ta Sauya Ranar Da Za’a Gudanar Da Tsaftar Muhallin Watan Janairu

Gwamnatin jihar Kano ta ce an Sauya lokacin Tsaftar Muhallin da ake Gudanarwa a duk juma’a da Asabar din karshen wata ta Watan Janairun 2025 zuwa mako mai zuwa. Daraktan…

Rundunar Sojin Nigeriya ta Haramta Amfani Da Jiragen Daukar Hoto a Arewa Maso Gabas

Rundunar hadin gwiwa ta “Operation Hadin Kai” ta rundunar sojin Nigeriya da ke yankin Arewa maso Gabashin kasar nan ta sanya dokar hana amfani da jiragen sama marasa matuka, wadanda…

Za Mu Yi Kokari Iya Karfin Mu Don Inganta Harshen Hausa Da Makarantun Mu– Abubakar Sabo

Sabon shugaban riko na kungiyar daliban Hausa a kwalejin ilmi ta Aminu Kano AKCOE hadin gwiwa da jami’ar tarayya da ke Dustin-ma a jihar Katsina FUDMA ya ce zasu bada…

Makarantar Madinatul Ahbabu Daiba Ta Yi Sauye-Sauye a Shugabancinta a Kano

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO A kokarinta na ganin ta kara bunkasa ayyukanta Makarantar madinatul Ahbabu Daiba dake unguwar Rijiyar lemo cikin karamar hukumar Dala a jihar Kano ta gudanar…

Rashin Biyan Albashin Jami’an Tsaro Na Takarawa a Rashin Tsaron Najeriya — Dahir Abdulrahim

DAGA: IBRAHIM AMINU MAKAMA Dahir Abdulrahim, wani masani kan sha’anin wanzar da zaman lafiya kuma shugaban Gidauniyar Darul Al-khair Foundation, ya bayyana cewa rashin isasshen kulawa ga kananun jami’an tsaro…

Jami’an Tsaro Sun Rufe Fadar Sarki Sanusi, Takaita Zirga-zirga

Jami’an ‘yan sanda dauke da manyan makamai sun rufe fadar mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, tare da Takaita Zirga-zirga a Fadar. Jami’an tsaron sun mamaye fadar ne tun…

Zamu Fito Da Sabbin Manufofin Kara Daga Darajar Karatun Alkur’ani — Shugaban Jami’ar KHAIRUN

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu KHAIRUN ta sha alwashin kara daukaka daraja da matsayi na ilimin alkurani mai girma ta hanyar koyarwa da bincike da kuma…

NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Jabun Maganin Malaria

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta yi gargaɗin cewa akwai jabun maganin malaria (Artemether + Lumefantrine 20/120) da yake yawo a kasuwa. NAFDAC ta bayyana…