Truth and Objectivity
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama matashin nan Ibrahim Musa mai shekaru 22 bisa zargin sa da kashe mahaifiyar sa a unguwar Rimin Kebe dake yankin karamar…
Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta tabbatar da cewa tana Neman Yaron nan Ibrahim Musa Mai shekaru 22 Ruwa a Jallo bisa Zargin sa da Kashe Mahaifiyarsa. Kakakin rundunar Abdullahi…
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya amince da gazawar majalisar wajen dakatar da yakin da ya barke a Sudan. A yanzu haka dai ana ci gaba da…
An harbe wani babban malamin addinin Musulunci a kasar Iran kuma wakili a Majalisar Ƙwararru mai ƙarfin iko a wata jihar arewacin ƙasar. Wata kafar yaɗa labaran ƙasar ta ce…
Alummar Unguwar Tunga dake karamar Hukumar Gwale a jihar Kano Sun Kai kokensu kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, Jigawa da Katsina KEDCO don nuna damuwarsu kan halin matsin…
Daya daga cikin jagororin jam’iyar NNPP kuma Mai Neman takarar shugabancin Karamar hukumar Ungogo Shafi’u Hussain Bachirawa ya taya jagoran jam’iyar NNPP na kasa Injiniya Dakta Rabi’u Musa kwankwaso da…
DAGA: ZULAIHA AHMAD UBA Allah ya Yiwa Matar Marigayi Alhaji Uba Ringim wato Hajiya Hadiza Uba Ringim (GWAGGO) rasuwa. Marigayiyar Mai shekaru 85 da rasu ne bayan fama da Diguwar…
Shugaban Hukumar Kula da Gandun Daji ta jihar Kano Lawan Jinjiri Kurmawa ya ce sun kammala dukkan shirye-shiryen da suka kamata domin tarbar baki a bukukuwan Karamar Sallah da za’a…
Hukumomin Saudiyya sun sanar da ganin watan Shawwal na sallah a yau Alhamis 20 ga watan Afrilun 2023. An ga watan ne a yankin Tumair na kasar Saudiyya kamar yadda…
Shugabannin ƙasashen Afirka sun ce za su dauki hanyar zuwa kaar Sudan, domin shiga tsakani don kawo karshen faɗan da ake gwabzawa tsakanin bangarorin da ke yaki da juna, da…