Truth and Objectivity
Adadin wadanda suka mutu sakamakon barkewar cutar amai da gudawa a Sudan ya kai 348 a cewar ma’aikatar lafiyar kasar. Barkewar cutar ta shafi jihohi tara, inda sama da mutane…
DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA RIJIYAR LEMO, KANO Al’ummar unguwar Dan-dishe dake yankin Karamar hukumar Ungogo sun roki gwamnatin jihar Kano ta kawo musu dauki Sakamakon barazana da hanyar yankin ta…
Majalisar Dinkin Duniya da Amurka da Kungiyar Kasashen Turai EU da Kungiyar Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma, ECOWAS sun yi Allah-wadai da abin da ke faruwa a Jamhuriyar…
Wata mata mai suna Nana yar kimanin shekaru 17 ta sa reza ta yanke mazakutar mijinta a daren farko da ya tare bayan ya aure ta a kauyen ‘Yar Kasuwa…
Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano Ambassada Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya ce nan da mako guda al’ummar jihar nan zasu shaida yadda hukumar sa zata…
Wani lauya Mai zaman a jihar Kano dake rajin kare hakkin Dan Adam Barista Badamasi Suleiman Gandu, rubuta takardar korafi ga Kwamishinan Yan Sandan jihar Kano inda ya bukaci Rundunar…
Ƙungiyoyin farar hula a jihar Edo sun hau kan titunan Benin, babban birnin jihar, domin nuna adawa da karin farashin man fetur da aka yi a baya-bayan nan. Masu zanga-zangar…
DAGA: KAMAL UMAR An bayyana Alhaji Lawal Kolo Geidam a matsayin cikakken Dan kishin kasa Wanda Kuma ya sadaukar da lafiyarsa da lokacin sa wajen wajen zagaye dukkanin jihohin dake…
Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya ce hukumar sa zata yi amfani da sashin dokar ma’aikatar wajen tursasawa tare da magance…
DAGA: KAMAL UMAR KURNA, KANO Gwamnatin jihar Kano tace zata yi amfani tare da girmama shawarwarin da shugabannin kasuwannin jihar nan zasu bata domin shawo kan tarin shara a cikin…