Customize Consent Preferences

We use cookies to help you navigate efficiently and perform certain functions. You will find detailed information about all cookies under each consent category below.

The cookies that are categorized as "Necessary" are stored on your browser as they are essential for enabling the basic functionalities of the site. ... 

Always Active

Necessary cookies are required to enable the basic features of this site, such as providing secure log-in or adjusting your consent preferences. These cookies do not store any personally identifiable data.

No cookies to display.

Functional cookies help perform certain functionalities like sharing the content of the website on social media platforms, collecting feedback, and other third-party features.

No cookies to display.

Analytical cookies are used to understand how visitors interact with the website. These cookies help provide information on metrics such as the number of visitors, bounce rate, traffic source, etc.

No cookies to display.

Performance cookies are used to understand and analyze the key performance indexes of the website which helps in delivering a better user experience for the visitors.

No cookies to display.

Advertisement cookies are used to provide visitors with customized advertisements based on the pages you visited previously and to analyze the effectiveness of the ad campaigns.

No cookies to display.

  • Tue. Jul 8th, 2025 3:55:07 PM

Global Tracker

Truth and Objectivity

Mun Saukar Alkur’ani Sau 200 Don Samun Shugabanni Na Gari — Balarabe Tatari

ByGlobal Tracker

Feb 23, 2023

Daga: Ibrahim Sani Gama

 

Kungiyar dake kula da gidaje da gine ginen kasuwar kantin kwari, ta gudanar da saukar karatun Alkur’ani mai-girma domin neman samun shugabanni nagari da samun saukin al’amura bisa halin matsin rayuwa da alummar Najeriya suke ciki a halin yanzu.

Shugaban kungiyar Alhaji Balarabe Tatari ya ce akwai gidaje sama da 160. da shugabancinsu dake kasuwar suka sauke kur’ani kamar yadda uwar kungiyar ta bukata Wanda ya gudana a fadin kasuwar baki daya a yau.

Tatari ya bayyana cewa, an gudanar da saukar ne domin Neman gafara ga Allah subahanahu wata’ala bisa kurakuran da alumma suka aikata da kuma neman taimakon Allah ya ba mu shugabanni nagari da samun bunkasar harkokin kasuwancin jihar Kano da ci gaban tattalin arzikin Najeriya.

KU KARANTA: Dausayin Larabci da Darussan Musulunci Ta Bukaci Tallafin Gwamnatoci Da Al’umma Don Samun Gurin Zama Na Din-Din-Din

Balarabe tatari, ya ce malamai da dama da yan kasuwa ne suka halarci saukar, wanda an sauke alkur’ani mai-girma da ya kai sau Dari biyu (200) dukka domin nemawa kasa da alummar Najeriya sauki.

Ya kuma yi kira ga sauran kungiyoyin yan kasuwa na ko ina a fadin kasar nan, da su koyi da irin tsari da kungiyar kula da gidaje da gine ginen kasuwar kantin kwari ta gudanar inda ya ce rashin aiwatar da irin wannan ba karamar Matsala bace ba ga alummar Najeriya, shiya ake ta shiga matsaloli da yawa.

Shugaban ya ce ya kamata alummar Najeriya su koma ga Allah ta hanyar kaucewa saba masa da dogaro a gareshi ba wai wani shugaba ba.

Daga nan shugaban kungiyar ya yabawa alummar da suka halarci Saukar da wadanda suka ba da gudunmawa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *