• Tue. Jun 2nd, 2026

Global Tracker

Truth and Objectivity

Labarai

Labarai

  • Home
  • Kungiyar Salanta A Yau ta Raba Kayan Sallah Ga Marayu Sama Da 200

Kungiyar Salanta A Yau ta Raba Kayan Sallah Ga Marayu Sama Da 200

DAGA: ASHIRU GIDAN TUDU, KANO A wani yunkuri na taimako da jin-kai ga marayu da masu karamin karfi, kungiyar Salanta A Yau dake yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye,…

Gwamnatin Tarayya Ta Umarci A Binciki Fasa Gidan Yarin Koton Karfe

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin a Binciki musamman da ya janyo fasa gidan Ajiya da gyaran Hali na Koton Karfe dake Jihar Neja. Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya yi…

Gwamnan Kano Da Jigawa Sun Halarci Jana’izar Mahaifiyar Dikko Radda

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da Umar Namadi na Jigawa na cikin mayan mutanen da suka Halarci Jana’izar Hajiya Safara’u Umaru Baribari, mahaifiyar gwamnan Jihar Katsina Dikko Umar…

Gobara Ta Kone Kasuwar Yan Gwan-gwan a Kano

Wata gagarumar Gobara da ta tashi a kasuwar Yan Gwan-gwan dake yankin unguwar zangon-Dakata cikin yankin karamar hukumar Nassarawa a Kano ta yi sanadin Kone kusan dukkan Kasuwar. Gobarar wacce…

Rikicin Masarautar Kano: Kotun Daukaka Kara Ta Dakatar Da Dawo Da Sanusi, Tana Jiran Hukuncin Kotun Koli

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncin da ta yanke ranar 10 ga watan Janairu wanda ya tabbatar da matakin da gwamnatin jihar Kano ta…

Ku Fadada Ayyukan Bada Zakka Zuwa Kananan Hukumomin Kano 44 — Sarkin Rano

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Mai martaba Sarkin Rano a jihar Kano Dakta Muhammad Umar ya bukaci mahukuntan hukumar Zakka da Hubusi ta Jihar Kano da su Fadada ayyukan su…

An Ga Watan Ramadan A Nigeriya

Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya sanar da ganin jinjirin watan Ramadan. Cikin wata sanarwa da Sarkin Musulmin, Sa’ad Abubakar lll ya karanta a fadarsa, ya…

Zamu Kashe Naira Miliyan 105 Don Bunkasa Ilimi a Karamar Hukumar Dala — Surajo Imam

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO Karamar hukumar Dala ta ce zata kashe sama da naira miliyan 105 don inganta harkokin Ilimi a fadin yankin. Shugaban karamar hukumar ta Dala Alhaji…

Ku Bada Zakka Don Inganta Dukiyarku, Tallafawa Mabuqata, Shaik Habibu Dan-almajiri Ya Roki Mawadawa, Gwamnatoci

DAGA: KAMAL YAKUBU ALI, KANO Sabon shugaban hukumar zakka da Hubusi ta jihar Kano sheikh Barista Habibu Muhammad Dan almajir ya bukaci mawadata da gwamnatoci da su bada Zakka don…

Sarkin Bade na Kaduna ya Ziyarci Sarkin Kano Don Yin Mubaya’a

DAGA: SANI IDRIS MAI-WAYA, KANO An bayyana kyakyawar Alaka tsakanin Masarautu a Matsayin Wata Hanya daka Iya Samar da Cigaba a Tsakanin Al’umma. Sarkin Bade, daga Jihar Kaduna, Daliel Lemson…